Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 20:1-2

Ibrahim ya ruɗi Abimelek a Gerar

Farawa 20:1-2
1
Daga Mamre, Ibrahim ya kama hanya ya nufi wajajen Negeb, ya zauna a tsakanin Kadesh da Shur. Ya zauna a Gerar na ɗan lokaci,
2
a can ne Ibrahim ya ce game da matarsa Saratu, “Ita ’yar’uwata ce.” Sai Abimelek sarkin Gerar ya aiko a kawo masa Saratu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options