Tsallake zuwa abun ciki
Maimaitawar Shari’a 32:44-47

Gargaɗi da Umarnin Musa na Ƙarshe

Maimaitawar Shari’a 32:44-47
44
Sai Musa ya zo da Yoshuwa ɗan Nun suka faɗa dukan waɗannan kalmomi wannan waƙa a kunnen mutane.
45
Sa’ad da Musa ya gama karanta waɗannan kalmomi ga dukan Isra’ila,
46
ya ce musu, “Ku riƙe dukan kalmomin da na furta muku a yau, don ku umarce ’ya’yanku su lura, su yi biyayya da dukan kalmomin wannan doka.
47
Ba kalmomi kurum ba ne dominku, amma har ranku ma. Ta wurinsu za ku yi tsawon rai a ƙasar da kuke haye Urdun ku ci gādonta.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options