Tsallake zuwa abun ciki
Ayyukan Manzanni 12:24-25

Maganar Allah ta Ƙaru

Ayyukan Manzanni 12:24-25
24
Amma maganar Allah ta ci gaba da ƙaruwa ta kuma bazu.
25
Sa’ad da Barnabas da Shawulu suka kammala aikinsu, sai suka komo daga Urushalima, tare da Yohanna, wanda ake kira Markus.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options