Tsallake zuwa abun ciki
1 Sama’ila 8:4-6

Isra’ila Ta Nemi Sarki

1 Sama’ila 8:4-6
4
Sai dukan shugabannin Isra’ila suka taru suka zo wurin Sama’ila a Rama.
5
Suka ce masa, “Ka tsufa, ’ya’yanka kuma ba sa bin hanyarka, saboda haka sai ka naɗa sarkin da zai bi da mu kamar yadda sauran ƙasashe suke da su.”
6
Amma Sama’ila bai ji daɗi sa’ad da suka ce, “Ka ba mu sarki da zai bi da mu.” Sai ya yi addu’a ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options