Tsallake zuwa abun ciki
1 Korintiyawa 16:1-4

Gudummawa domin tsarkakan Urushalima

1 Korintiyawa 16:1-4
1
To, game da tara kuɗi domin taimakon mutanen Allah, ku yi abin da na gaya wa ikkilisiyoyin Galatiyawa.
2
A ranar farko ta kowace mako, ya kamata kowannenku yă keɓe ’yan kuɗi bisa ga abin da yake samu, yă ajiye, ba sai na zo kafin a tara taimakon ba.
3
In kuwa na iso sai in ba da wasiƙun gabatarwa ga mutanen da kuka amince da su, in kuma aike su da taimakonku zuwa Urushalima.
4
In kuma ya dace in tafi, to, sai su tafi tare da ni.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options