Tsallake zuwa abun ciki
1 Korintiyawa 12:27-30

Tsari da rabon kyautai a cikin ikilisiya

1 Korintiyawa 12:27-30
27
To, ku jikin Kiristi ne, kowannenku kuwa gaɓarsa ne.
28
A cikin ikkilisiya, da farko dai Allah ya zaɓa waɗansu ya naɗa su su zama manzanni, na biyu annabawa, na uku malamai, sa’an nan masu yin ayyukan banmamaki, sai masu baiwar warkarwa, da masu taimakon waɗansu, da masu baiwar gudanarwa, sa’an nan kuma masu magana da harsuna iri-iri.
29
Shin, duka ne manzanni? Duka ne annabawa? Duka ne malamai? Duka ne suke da baiwar yin ayyukan banmamaki?
30
Duka ne suke da baiwar warkarwa? Duka ne suke magana da harsuna? Duka ne suke iya fassara?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options