Tsallake zuwa abun ciki
1 Tarihi 21:28-30

Muhimmancin Sabon Bagaden

1 Tarihi 21:28-30
28
A lokacin, sa’ad da Dawuda ya ga cewa Ubangiji ya amsa masa a masussukar Ornan mutumin Yebus, sai ya miƙa hadayu a can.
29
Tabanakul na Ubangiji da Musa ya yi a hamada, da kuma bagaden hadaya ta ƙonawa a lokacin suna a tudun Gibeyon.
30
Amma Dawuda bai iya zuwa gabansa don yă yi tambaya ga Allah ba, gama yana jin tsoron takobin mala’ikan Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options