Tsallake zuwa abun ciki
Romawa 4:23-25

Amfani ga dukan masu bi

Romawa 4:23-25
23
Kalmomin nan, “aka lissafta a gare shi” ba a rubuta su saboda shi kaɗai ba ne,
24
amma saboda mu ma, mu da Allah zai lissafta adalci, mu da muka ba da gaskiya gare shi da ya tashe Yesu Ubangijinmu daga matattu.
25
An miƙa shi ga mutuwa saboda zunubanmu, aka kuma tashe shi zuwa rai saboda Allah zai same mu marasa laifi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options