Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 80:8-13

Isra’ila kamar kurangar inabi da aka tumɓuke

Zabura 80:8-13
8
Ka fitar da inabi daga Masar; ka kori al’ummai ka kuma dasa shi.
9
Ka gyara wuri saboda shi, ya kuwa yi saiwa ya cike ƙasa.
10
Aka rufe duwatsu da inuwarsa, manya-manyan itatuwan al’ul da rassansa.
11
Ya miƙe rassansa zuwa Teku tohonsa har zuwa Kogi.
12
Me ya sa ka rurrushe bangayensa don duk masu wucewa su tsinke ’ya’yan inabinsa?
13
Aladu daga kurmi suna ɓarnatar da shi halittun gonaki kuma suna cinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options