Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 56:8-11

Allah yana tunawa da wahalata

Zabura 56:8-11
8
Ka lissafta makokina; ka jera hawayena a littafinka, ba a rubuce suke a cikin littafinka ba?
9
Ta haka abokan gābana za su juya da baya sa’ad da na nemi taimako. Ta haka zan san cewa Allah yana tare da ni.
10
Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa, ga Ubangiji, wanda nake yabon maganarsa,
11
ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba. Me mutum zai iya yi mini?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options