Skip to content
Zabura 56:12-13

Zabura 56:12-13

12
Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah; zan miƙa hadayuna na godiya gare ka.
13
Gama ka cece ni daga mutuwa da kuma ƙafafun daga tuntuɓe, don in yi tafiya a gaban Allah cikin hasken rai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options