Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 53:4-5

Allah yana hukunta masu danniya

Zabura 53:4-5
4
Masu aikata mugunta ba sa taɓa koyo? Suna cin mutanena kamar yadda ake cin burodi, ba sa kuma kira ga Allah.
5
Ga shi fa, sun firgita don tsoro, ko da yake babu dalilin tsoro, gama Allah zai watsar da ƙasusuwan masu ƙinsa, za su sha kunya, gama Allah ya ƙi su.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options