Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 39:12-13

Roƙon ƙarshe na baƙo

Zabura 39:12-13
12
“Ka ji addu’ata, ya Ubangiji, ka saurari kukata ta neman taimako; kada ka kurmance ga kukata. Gama ina zama tare da kai kamar baƙo, baƙo, kamar yadda dukan kakannina sun kasance.
13
Ka kau da fuskarka daga gare ni, saboda in sāke yin farin ciki kafin in tafi in kuma rabu da nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options