Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 32:6-7

Wurin fakewa da ceto ga Allah

Zabura 32:6-7
6
Saboda haka bari duk mai tsoron Allah yă yi addu’a gare ka yayinda kake samuwa; tabbatacce sa’ad da manyan ruwaye suka taso, ba za su kai wurinsa ba.
7
Kai ne wurin ɓuyata; za ka tsare ni daga wahala ka kewaye ni da waƙoƙin ceto. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options