Skip to content
Zabura 3:1-3

Zabura 3:1-3

1
Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
2
Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” Sela
3
Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options