Skip to content
Zabura 3:1-2

Zabura 3:1-2

1
Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
2
Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options