Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 121:1-2

Mahajjaci Ya Daga Idonsa Sama

Zabura 121:1-2
1
Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
2
Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options