Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 12:7-8

Dogara ga kiyaye Allah

Zabura 12:7-8
7
Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
8
Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options