Skip to content
Zabura 13:1-2

Kukan jin an yashe

Zabura 13:1-2
1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye fuskarka daga gare ni?
2
Har yaushe zan yi kokawa da tunanina kuma kowace rana in kasance da damuwa a zuciyata? Har yaushe abokin gābana zai yi nasara a kaina?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options