Skip to content
Zabura 13:3-4

Roƙon sa hannun Allah

Zabura 13:3-4
3
Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna. Ka ba da haske ga fuskata, ko in yi barci cikin mutuwa;
4
abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,” kuma abokan gābana za su yi murna sa’ad da na fāɗi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options