Tsallake zuwa abun ciki
Zabura 110:5-7

Sarki Ya Zartar da Hukuncin Allah

Zabura 110:5-7
5
Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
6
Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
7
Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options