Tsallake zuwa abun ciki
Karin Magana 30:7-8

Karin Magana 30:7-8

7
“Abu biyu ina roƙonka, ya Ubangiji; kada ka hana ni kafin in mutu.
8
Ka kawar da ƙarya da kuma ƙarairayi nesa da ni; kada ka ba ni talauci ko arziki, amma ka ba ni abincina na yini kaɗai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options