Tsallake zuwa abun ciki
Karin Magana 25:21-22

Yadda za ka bi da maƙiyinka

Karin Magana 25:21-22
21
In abokin gābanka yana jin yunwa, ka ba shi abinci ya ci; in yana jin ƙishi, ka ba shi ruwa ya sha.
22
Ta yin haka, za ka tara garwashin wuta mai ci a kansa, Ubangiji kuma zai sāka maka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options