Skip to content
Ƙidaya 31:15-18

Ƙidaya 31:15-18

15
Ya tambaye su ya ce, “Kun bar dukan mata da rai?
16
Su ne waɗanda suka bi shawarar Bala’am suka kuma zama sanadin sa Isra’ilawa suka juya wa Ubangiji baya, har ya kawo abin da ya faru da Feyor, har annoba ya kashe dukan mutanen Ubangiji.
17
Yanzu ku kashe dukan yara maza, ku kuma kashe kowace macen da ta yi lalata da namiji,
18
amma ku bar kowace yarinyar da ba tă taɓa yin lalata da namiji ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options