Tsallake zuwa abun ciki
Ƙidaya 15:17-21

Hadayar nunan farko na kullu

Ƙidaya 15:17-21
17
Ubangiji ya ce wa Musa,
18
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da ina kai ku,
19
kuka ci abincin ƙasar, ku miƙa wani sashe na amfanin ƙasar a matsayin hadaya ga Ubangiji.
20
Ku kawo waina daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku, ku kuma miƙa shi a matsayin hadaya daga masussuka.
21
A duk tsararraki masu zuwa, za ku miƙa wannan hadaya daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku ga Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options