Tsallake zuwa abun ciki
Nehemiya 10:1-27

Masu Sa Hannu a Alkawari

Nehemiya 10:1-27
1
Waɗanda suka buga hatimin su ne, Nehemiya ɗan Hakaliya, wanda yake gwamna. Zedekiya
2
da Serahiya, da Azariya, da Irmiya,
3
da Fashhur, da Amariya, da Malkiya,
4
da Hattush, da Shebaniya, da Malluk,
5
da Harim, da Meremot, da Obadiya,
6
da Daniyel, da Ginneton, da Baruk,
7
da Meshullam, da Abiya, da Miyamin,
8
da Ma’aziya, da Bilgai, da kuma Shemahiya. Waɗannan su ne Firistocin.
9
Lawiyawan kuwa su ne, Yeshuwa ɗan Azaniya, da Binnuyi ɗan Henadad, da Kadmiyel,
10
’yan’uwansu kuwa su ne, Shebaniya, da Hodiya, da Kelita, da Felahiya, da Hanan,
11
da Mika, da Rehob, da Hashabiya,
12
da Zakkur, da Sherebiya, da Shebaniya,
13
da Hodiya, da Bani da kuma Beninu.
14
Shugabannin mutane su ne, Farosh, da Fahat-Mowab, da Elam, da Zattu, da Bani,
15
da Bunni, da Azgad, da Bebai,
16
da Adoniya, da Bigwai, da Adin,
17
da Ater, da Hezekiya, da Azzur,
18
da Hodiya, da Hashum, da Bezai,
19
da Harif, da Anatot, da Nebai,
20
da Magfiyash, da Meshullam, da Hezir,
21
da Meshezabel, da Zadok, da Yadduwa
22
da Felatiya, da Hanan, da Anahiya,
23
da Hosheya, da Hananiya, da Hasshub,
24
da Hallohesh, da Filha, da Shobek,
25
da Rehum, da Hashabna, da Ma’asehiya
26
da Ahiya, da Hanan, da Anan,
27
da Malluk, da Harim da kuma Ba’ana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options