Tsallake zuwa abun ciki
Mattiyu 27:50-51

Mattiyu 27:50-51

50
Da Yesu ya sāke ɗaga murya da ƙarfi, sai ya saki ruhunsa.
51
A daidai wannan lokaci, sai labulen haikali ya tsage gida biyu, daga sama har ƙasa. Ƙasa ta jijjiga, duwatsu kuma suka farfashe.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options