Skip to content
Mattiyu 24:32-35

Mattiyu 24:32-35

32
“Yanzu fa, sai ku koyi wannan darasi daga itacen ɓaure. Da zarar rassansa suka yi taushi ganyayensa kuma suka toho, kun san damina ta kusa.
33
Haka kuma, sa’ad da kun ga dukan waɗannan abubuwa, ku sani ya yi kusan zuwa, yana ma dab da bakin ƙofa.
34
Gaskiya nake gaya muku, wannan zamani ba zai shuɗe ba sai dukan abubuwan nan sun faru.
35
Sama da ƙasa za su shuɗe, amma maganata ba za tă taɓa shuɗe ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options