Skip to content
Mattiyu 24:15-18

Mattiyu 24:15-18

15
“Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),
16
to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.
17
Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.
18
Kada wani da yake gona kuma yă komo don ɗaukar rigarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options