Skip to content
Mattiyu 22:37-40

Mattiyu 22:37-40

37
Yesu ya amsa ya ce, “ ‘Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka da dukan ranka da kuma dukan hankalinka.’
38
Wannan, ita ce doka ta fari da kuma mafi girma.
39
Ta biye kuma kamar ta farkon take. ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’
40
Dukan Doka da Annabawa suna rataya ne a kan waɗannan dokoki biyu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options