Tsallake zuwa abun ciki
Luka 20:41-44

Ɗan Wane Ne Almasihu?

Luka 20:41-44
41
Sai Yesu ya ce musu, “Yaya suke cewa, ‘Kiristi ɗan Dawuda ne?’
42
Dawuda da kansa ya faɗa a cikin Zabura, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
43
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
44
Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji.’ Ta, yaya zai zama ɗansa?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options