Skip to content
Luka 20:45-47

Luka 20:45-47

45
Yayinda dukan mutane suna cikin sauraronsa, sai Yesu ya ce wa almajiransa,
46
“Ku yi hankali da malaman dokoki. Sukan so sa manyan riguna suna zaga, suna sha’awan karɓan gaisuwa a wuraren kasuwanci, da kuma wuraren zama mafi daraja a majami’u, da wuraren bangirma a bukukkuwa.
47
Suna mamaye gidajen gwauraye, kuma don burga, suna dogayen addu’o’i. Ga irin waɗannan mutane, za a yi musu hukunci mai tsanani sosai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options