Skip to content
Luka 21:1-4

Luka 21:1-4

1
Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
2
Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
3
Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
4
Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options