Tsallake zuwa abun ciki
Makoki 5:1-3

Roƙo ga Ubangiji

Makoki 5:1-3
1
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu; duba, ka ga kunyar da muka sha.
2
An ba wa baƙi gādonmu, gidajenmu kuma aka ba bare.
3
Mun zama marayu marasa ubanni, uwayenmu kamar gwauraye.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options