Tsallake zuwa abun ciki
Yoshuwa 4:15-18

Ruwan ya Koma

Yoshuwa 4:15-18
15
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Yoshuwa,
16
“Ka umarci firistocin da suke ɗauke da akwatin Shaida su fito daga cikin Urdun.”
17
Sai Yoshuwa ya umarci firistoci ya ce, “Ku fito daga cikin Urdun.”
18
Firistocin kuwa suka fito daga kogin ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji. Nan da nan da ƙafafunsu suka taɓa busasshiyar ƙasa, sai ruwan Urdun ya gangaro ya cika kogin kamar yadda yake a dā.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options