Yoshuwa 19:20-23
20
Rabbat, Kishiyon, Ebez,
21
Remet, En Gannim, En Hadda da Bet-Fazez.
22
Iyakar ta taɓa Tabor Shahazuma da Bet-Shemesh ta kuma ƙarasa a Urdun. Duka-duka garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
23
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Issakar ta samu, bisa ga iyalansu.