Tsallake zuwa abun ciki
Yoshuwa 17:12-13

Rashin Kore Kan’aniyawa

Yoshuwa 17:12-13
12
Duk da haka mutanen Manasse ba su iya mallakar garuruwan nan ba, domin Kan’aniyawa sun nace da zama a wannan yanki.
13
Da Isra’ilawa suka yi ƙarfi, sai suka sa Kan’aniyawa suka zama masu yin musu aiki, amma ba su iya korarsu duka ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options