Tsallake zuwa abun ciki
Yunana 1:1-2

Yunana 1:1-2

1
Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,
2
“Tafi babban birnin nan Ninebe ka yi mata wa’azi, saboda muguntarta ta haura zuwa gabana.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options