Tsallake zuwa abun ciki
Yohanna 7:50-51

Yohanna 7:50-51

50
Nikodimus, wanda ya je wurin Yesu dā, wanda kuma yake ɗayansu ya ce,
51
“Ashe, dokarmu takan hukunta mutum ba tare da an fara ji daga bakinsa game da abin da yake yi ba?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options