Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 38:39-41

Kula da namun daji

Ayuba 38:39-41
39
“Za ka iya farauto wa zakanya nama, ka kuma kawar wa zakoki yunwarsu.
40
Lokacin da suka kwanta cikin kogunansu, ko kuma lokacin da suke a wurin ɓuyansu?
41
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da ’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options