Tsallake zuwa abun ciki
Ayuba 34:5-9

An la’anci maganar Ayuba

Ayuba 34:5-9
5
“Ayuba ya ce, ‘Ba ni da laifi, amma Allah ya hana mini hakkina.
6
Ko da yake ina da gaskiya, an ɗauke ni maƙaryaci; ko da yake ba ni da laifi, kibiyoyinsa sun ji mini ciwo wanda ba ya warkewa.’
7
Wane mutum ne kamar Ayuba, wanda yake shan ba’a kamar ruwa?
8
Yana abokantaka da masu aikata mugunta; yana cuɗanya da mugaye.
9
Gama ya ce, ‘Ba ribar da mutum zai samu lokacin da yake ƙoƙari yă faranta wa Allah zuciya.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options