Ayuba 21:7-9
7
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8
Suna ganin ’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.