Skip to content
Ayuba 21:7-9

Ayuba 21:7-9

7
Don me mugaye suke rayuwa har su tsufa, suna kuma ƙaruwa da iko?
8
Suna ganin ’ya’yansu suna girma, suna ganin jikokinsu suna tasowa a kan idanunsu.
9
Gidajensu suna zama cikin lafiya ba ruwansu da fargaba. Kuma Allah ba ya ba su horo.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options