Tsallake zuwa abun ciki
Yaƙub 1:14-15

Yaƙub 1:14-15

14
amma akan jarrabce kowane mutum sa’ad da muguwar sha’awarsa ta janye shi ta kuma rinjaye shi.
15
Sa’an nan, bayan da sha’awar ta yi ciki, takan haifi zunubi; zunubi kuwa, sa’ad da ya balaga yakan haifi mutuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options