Tsallake zuwa abun ciki
Ishaya 36:21-22

Jami’an Hezekiya sun ba da rahoto

Ishaya 36:21-22
21
Amma mutanen suka yi shiru ba su kuwa ce kome ba, gama sarki ya yi umarni cewa, “Kada ku amsa masa.”
22
Sai Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, Shebna magatakarda, da kuma Yowa ɗan Asaf marubuci suka tafi wurin Hezekiya, da rigunansu a kyakkece, suka kuwa faɗa masa abin da sarkin yaƙin ya yi ta farfaɗa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options