Tsallake zuwa abun ciki
Hosiya 12:1-2

Wautar Siyasa da Ta Ruhaniya ta Efraimu

Hosiya 12:1-2
1
Efraim yana kiwo a kan iska; yana fafarar iskar gabas dukan yini yana riɓaɓɓanya ƙarairayi da rikici. Ya yi yarjejjeniya da Assuriya ya kuma aika wa Masar man zaitun.
2
Ubangiji yana da ƙarar da zai kawo a kan Yahuda; zai hukunta Yaƙub bisa ga hanyoyinsa zai sāka masa bisa ga ayyukansa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options