Tsallake zuwa abun ciki
Hosiya 1:2-3

Auren Hosea Mai Ma’ana ta Alama

Hosiya 1:2-3
2
Sa’ad da Ubangiji ya fara magana ta wurin Hosiya, Ubangiji ya ce masa, “Ka tafi, ka auro wa kanka mazinaciya da ’ya’yan da aka haifa ta hanyar rashin aminci, domin ƙasar tana da laifin mummunan zina ta wurin rabuwa da Ubangiji.”
3
Saboda haka sai ya auri Gomer ’yar Dibilayim, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa namiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options