Skip to content
Hosiya 1:4-5

Hosiya 1:4-5

4
Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba shi suna Yezireyel, domin ba da daɗewa ba zan hukunta gidan Yehu saboda kisan da aka yi a Yezireyel, zan kuma kawo ƙarshen mulkin Isra’ila.
5
A wannan rana zan karye ƙarfin Isra’ila a Kwarin Yezireyel.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options