Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 23:3-6

Ibrahim ya nemi wurin binne ta

Farawa 23:3-6
3
Sai Ibrahim ya tashi daga gefen matarsa da ta mutu, ya yi magana da Hittiyawa. Ya ce,
4
“Ni baƙo ne, kuma baƙo a cikinku. Ku sayar mini da wani wuri yă zama wurin binnewa a nan, domin in binne mataccena.”
5
Hittiyawa suka ce wa Ibrahim,
6
“Ranka yă daɗe, ka saurare mu. Kai babban yerima ne a cikinmu. Ka binne mataccenka a kabari mafi kyau na kaburburanmu. Babu waninmu da zai hana ka kabarinsa don binne mataccenka.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options