Tsallake zuwa abun ciki
Farawa 23:19-20

An binne Saratu a Makpela

Farawa 23:19-20
19
Bayan wannan Ibrahim ya binne matarsa Saratu a kogon a filin Makfela kusa da Mamre (wanda yake a Hebron) a ƙasar Kan’ana.
20
Da filin da kuma kogon da yake cikinsa, Hittiyawa suka tabbatar wa Ibrahim a matsayin makabarta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options