Ezra 2:1-35
1
Ga lissafin waɗanda suka dawo daga bauta a Babilon, waɗanda Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kwasa zuwa bauta a ƙasar Babilon (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowa ya koma garinsu.
2
Sun komo tare da Zerubbabel, da Yeshuwa, da Nehemiya, da Serahiya, da Re’elaya, da Mordekai, da Bilshan, da Misfar, da Bigwai, da Rehum, da Ba’ana). Ga jerin mazan mutanen Isra’ila.
3
Zuriyar Farosh mutum 2,172
4
ta Shefatiya 372
5
ta Ara 775
6
ta Fahat-Mowab (ta wurin Yeshuwa da Yowab) 2,812
7
ta Elam 1,254
8
ta Zattu 945
9
ta Zakkai 760
10
ta Bani 642
11
ta Bebai 623
12
ta Azgad 1,222
13
ta Adonikam 666
14
ta Bigwai 2,056
15
ta Adin 454
16
ta Ater (ta wurin Hezekiya) 98
17
ta Bezai 323
18
ta Yora 112
19
ta Hashum 223
20
ta Gibbar 95.
21
Mutanen Betlehem 123
22
na Netofa 56
23
na Anatot 128
24
na Azmawet 42
25
na Kiriyat Yeyarim, da Kefira Beyerot 743
26
na Rama da Geba 621
27
na Mikmash 122
28
na Betel da Ai 223
29
na Nebo 52
30
na Magbish 156
31
na ɗayan Elam ɗin 1,254
32
na Harim 320
33
na Lod, da Hadid da Ono 725
34
na Yeriko 345
35
na Sena’a 3,630.
Settings